تَنْزِيلًا مِمَّنْ خَلَقَ الْأَرْضَ وَالسَّمَاوَاتِ الْعُلَى
Gumi
(An saukar da shi) saukarwa daga wanda Ya halitta ƙasa da sammai maɗaukaka.
Quran
20
:
4
Hausa
Read in Surah