فَمَا لَهُ مِنْ قُوَّةٍ وَلَا نَاصِرٍ
Gumi
Saboda haka, bã shi da wani ƙarfi, kuma bã shi da wani mai taimako (da zai iya kãre shi daga azãbar Allah).
Quran
86
:
10
Hausa
Read in Surah